Chapter 99 (Sura 99)
1; Idan aka girgiza ƙasa, girgizawarta.
2; Kuma ƙasa ta fitar da kayanta, masu nauyi.
3; Kuma mutum ya ce “Mħ neya same ta?”
4; A rãnar nan, zã ta faɗi lãbãrinta.
5; cewa Ubangijinka Ya yi umurni zuwa gare ta.
6; A rãnar nan mutane za su fito dabam-dabam domin a nuna musu ayyukansu.
7; To, wanda ya aikata (wani aiki) gwargwadon nauyin zarra, na alheri, zai gan shi.
8; Kuma wanda ya aikata gwargwadon nauyin zarra na sharri, zai gan shi.
Pages: 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 93 94 95 96 97 98 99 100 101 102 103 104 105 106 107 108 109 110 111 112 113 114